Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin Ɗan Bindiga, Abubakar Abba.
Wednesday, 13 Aug 2025 00:00 am
Nagari Radio
Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin Ɗan Bindiga, Abubakar Abba.
Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da cewa jami’an tsaro sun kama Abubakar Abba, shugaban ƙungiyar ta’addanci ta Mahmuda kuma ɗaya daga cikin mafi hatsari a Yammacin Afirka.