Zaɓen Edo INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓe
Sunday, 17 Aug 2025 00:00 am

Nagari Radio

INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar don wakiltar mazabar Sanata ta Edo Central* a jihar Edo.


- APC: ƙuri'u 105,129  
-PDP: ƙuri'u 15,146