Wasu rahotanni da ba a kai ga tantancewa ba ana fargabar akwai sojoji biyu a cikin mutanen da aka kashe a rikicin manoma da makiyaya a karamar hukumar Karim Lamidon jihar Taraba.
Thursday, 21 Aug 2025 00:00 am
Nagari Radio
Wasu rahotanni da ba a kai ga tantancewa ba ana fargabar akwai sojoji biyu a cikin mutanen da aka kashe a rikicin manoma da makiyaya a karamar hukumar Karim Lamidon jihar Taraba.