Da Ɗumi-Ɗumi: Barayin daji sun shiga ƙauyen Ɗantankari, sun buɗewa mutane wuta a wata majalissa, sun harbi mutane da dama, wanda ba a kai ga tantance adadinsu ba,
Wednesday, 27 Aug 2025 00:00 am

Nagari Radio

Da Ɗumi-Ɗumi:

Barayin daji sun shiga ƙauyen Ɗantankari, sun buɗewa mutane wuta a wata majalissa, sun harbi mutane da dama, wanda ba a kai ga tantance adadinsu ba, a Karamar Hukumar Ɗandume ta Jihar Katsina.

Wani mazaunin garin ya bayyana cewa, suna roƙon jama’a da a sanya su cikin addu’a tare da neman Allah ya kawo masu ɗauki.

Allah ya kawo Mafita!!..