Matsalar tsaro a Zamfara Tun Bayan Zamana Ministan Tsaron Nigeriya Gwamna Maici Na Zamfara Dauda Lawal Dare Bai Taɓa Kirana A Waya Da sunan Yana Son Mutattauna Matsalar Tsaron Jihar ba,
Saturday, 06 Sep 2025 00:00 am

Nagari Radio

Tun Bayan Zamana Ministan Tsaron Nigeriya Gwamna Maici Na Zamfara Dauda Lawal Dare Bai Taɓa Kirana A Waya Da sunan Yana Son Mutattauna Matsalar Tsaron Jihar ba,

 

 

Don Haka Duk Wani Surutu Da Zaiyi Akan Tsaron Jihar Nidai Bai Nemi Gudun Mawata Ko Shawarata Akan Yadda Za A Shawo Kan Matsalar Tsaron ba, Nima Banajin Dadin Yadda Abin Yaci Tura yaki Cinye wa, Zamfara Garina ne kuma Jihata Ne~ Matawalle.