Gwamnan Jaha Dr Nasir Idris Kauran Gwandu ya lashi takobin cigaba da Baiwa jami'an tsaro goyon Bayan domin shawo Kan matsalar Tsaro.

Gwamnan Jaha Dr Nasir Idris Kauran Gwandu ya lashi takobin cigaba da Baiwa jami'an tsaro goyon Bayan domin shawo Kan matsalar Tsaro.

Kauran Gwandu ya bayyana haka ne a taron masu ruwa da tsaki kan sha'anin tsaro da ya gudana a dakin taro na masaukin Shugaban kasa dake babban Birnin jaha Wanda dandalin tuntuba na dattawan jaha ya shirya hadin guiwa da gwamnatin jaha

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)