labarai

An Samu Wanda Zai Buga da Tinubu,…

FCT Abuja - Tsohon É—an takarar shugaban Æ™asa karkashin jam’iyyar APC a 2019, Cif Charles Udeogaranya, ya sake dawowa da nufin takara a zaÉ“en 2027.… Read more

Kano: An Cafke Matasa da Ke Bidiyo…

Sabon salo na tare manyan hanyoyi a birnin Kano ya dade yana damun al'umma duba yadda ake shiga hakkinsu. Rundunar yan sanda a Kano ta sanar da… Read more

Gwamnan Jaha Dr Nasir Idris Kauran…

A kokarin shi na ciyarda bangaren ilmi agaba a wannan jaha gwamnan jaha Dr Nasir Idris Kauran Gwandu ya aminta da biyan kudi kimanin naira miliyan… Read more

Kungiyar FOMWAN Ta Bayarda Tallafi…

Kungiyar FOMWAN Ta Bayarda Tallafi Ga Marayu Dake Daukacin Masarautun Gwandu Da Argungu.

 

A wani mataki na saukaka wa al'umma musamman… Read more

Meye zargin da Zulum ya yi wa…

Masana a Najeriya sun fara tsokaci game da kalaman da Gwamnan jihar Borno ya yi, cewa akwai hannun wasu daga cikin 'yansiyasa da jami'an tsaron… Read more

Shettima, Atiku, Sarkin Musulmi,…

Jihar Taraba - Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Jalingo domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a taron zuba jari da ake gudanarwa… Read more

An buÉ—e cibiyar koya wa almajirai…

Gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu ya Æ™addamar da wata cibiyar bai wa almajirai da yara mata marasa zuwa makaranta ilimin kwamfuta da na sana'o'i… Read more

NDLEA Ta Yi Babban Kamu, Fitaccen…

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta gurfanar da wani fitaccen mai safarar kwaya a Kano, Sulaiman Danwawu, a gaban babbar… Read more