
Gwamnatin Tarayya ta fara kama jagoran ƙungiyar IPOB ɗin wadda ke gwagwarmayar ƙafa ƙasar yan ƙabilar Igbo ta Biafra ne a 2015, amma ta bada belinsa a 2017.
Gwamnatin Tarayya ta fara kama jagoran ƙungiyar IPOB ɗin wadda ke gwagwarmayar ƙafa ƙasar yan ƙabilar Igbo ta Biafra ne a 2015, amma ta bada belinsa a 2017.
Sai dai bayan karya sharuÉ—É—an belinsa ne ya gudu Æ™asashen waje, yayin da gwamnatin ta sake kamo shi a 2021 a Æ™asar Kenya.Â
Yanzu haka dai yana fuskantar tuhume-tuhumen ta'addanci, yayin da yake cigaba da kasancewa tsare a hannun hukumar DSS.
Nagarifmradio