Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ɗauki matakin dakatar da dala biliyan 5 na tallafin ƙasashen waje da majalisar dokokin ƙasar ta riga ta amince da shi, a cewar fadar White House a ranar Juma’a

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ɗauki matakin dakatar da dala biliyan 5 na tallafin ƙasashen waje da majalisar dokokin ƙasar ta riga ta amince da shi, a cewar fadar White House a ranar Juma’a.

Rahoton jaridar Punch ya ce lamarin zai iya ƙara haifar da zazzafar muhawara, yayin da jam’iyyar Democrats ta nuna adawa da wannan mataki.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)