
Aliko Æangote, ya zargi wasu manyan masu harkar mai da shirya maÆarÆashiya domin kashe matatarsa
Mai kuÉin Afrika kuma Shugaban Matatar Mai ta Æangote, Alhaji Aliko Æangote, ya zargi wasu manyan masu harkar mai da shirya maÆarÆashiya domin kashe matatarsa.
Æangote ya yi zargin cewa miyagun âyan kasuwan suna ÆoÆarin kashe matatar mansa mai darajar dala biliyan 20, kamar yadda aka kashe masanaâantar tufafi ta Æasar.
Ya bayyana haka ne a ranar Litinin a Legas yayin bikin cika shekara Éaya da fara samar da fetur a matatar, inda ya ce tafiyar ta kasance cike da Æalubale tun daga farko.
Ya ci gaba da cewa, âAmma abin da muka yi shi ne mun sa Najeriya da nahiyar Afirka gaba Éaya su yi alfahari.â
Æangote ya ce matatar ta riga ta fitar da lita biliyan 1.8 na man fetur zuwa Æasashen waje cikin watanni uku da suka gabata, sannan tana da isasshen Æarfi wajen cika buÆatar cikin gida.
Ya ce tun daga fara aikin matatar a watan Satumbar 2024, dogayen layukan man fetur da suka fi shekaru 50 ana fama da su a Najeriya sun zama tarihi.
Æangote ya Æara da cewa farashin fetur ya sauka daga kusan Naira 1,100 zuwa N841 a wasu jihohi, kuma da zarar sabbin motocin gas (CNG) masu dakon mai sun fara aiki a duk faÉin Æasar, rage farashin zai fi tasiri.
Ya kuma bayyana cewa sabbin motocin CNG 4,000 za su samar da aÆalla ayyukan yi 24,000, ciki har da direbobi, makanikai da sauran maâaikata.
Æangote ya zargi masu harkar mai da haÉa kai da âyan kasuwa na cikin gida da na waje da ÆoÆarin hana nasarar matatar.
A kan zargin cewa bai wadatar da Æasa da fetur ba, sai ya mayar da martani da cewa: âIdan ba mu da Æarfin samar da mai, me ya sa muke fitarwa zuwa Æasashen waje?â
Ya kuma yi baâa ga Æungiyar Maâaikatan Mai (NUPENG) wadda ta ce rage farashin fetur na matatar Dangote âkyautar Girka ce.â Dangote ya ce: âKo da kuwa kyautar Girka ce, ai kyauta ce, za ta kuma ci gaba da kasancewa.â
Nagarifmradio