Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Ministan Surin Jiragen Sama da Kula da Sararin Samaniya Festus Keyamo, ya bayyana cewa, a ranar 6 ga watan ukutobar 2025, Njeriya za sake dawo wa cikin yarjejeniyar bayar da hayar kananan Jirgin Sama.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)