INEC

Tawagar tarayyar turai ta EU ta ziyarci INEC, Domin tattauna shirin zaben 2027

Tawagar tarayyar turai ta EU ta ziyarci INEC, Domin tattauna shirin zaben 2027

Shugaban hukumar zabe (INEC) Farfesa Mahmood Yakubu, ya bukaci majalisar dokokin tarayya da ta hanzarta amincewa da gyare-gyaren dokokin zabe. 

Ya bayyana haka ne yana mai cewa gyaran zai inganta shirin hukumar kafin babban zabe na 2027.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)