Kotun Majistire mai lamba 7 da ke Kano, ĘarĘashin jagorancin Mai Shariāa Halima Wali, ta bayar da umarni ga Hukumar Hisbah da ta shirya Éaurin aure tsakanin Idris Mai Wushirya da Basira Yar Guda cikin waāadin kwanaki 60.
- By NAGARIFMNEWS --
- Monday, 20 Oct, 2025

- 189 views
Kotun Majistire mai lamba 7 da ke Kano, ĘarĘashin jagorancin Mai Shariāa Halima Wali, ta bayar da umarni ga Hukumar Hisbah da ta shirya Éaurin aure tsakanin Idris Mai Wushirya da Basira Yar Guda cikin waāadin kwanaki 60.
Arewa Updates ta gano cewa kotun ta kuma umarci Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano da ya kasance mai lura da tabbatar da an aiwatar da auren kamar yadda kotu ta tanada.
Mai Shariāa Halima Wali ta bayyana cewa idan aka gaza cika wannan umarni cikin waāadin da aka tsara, za a sake gurfanar da su a gaban kotu domin fuskantar hukunci bisa laifin rashin bin doka.
Nagarifmradio




