
Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin ÆŠan Bindiga, Abubakar Abba.
Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin ÆŠan Bindiga, Abubakar Abba.
Â
Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da cewa jami’an tsaro sun kama Abubakar Abba, shugaban ƙungiyar ta’addanci ta Mahmuda kuma ɗaya daga cikin mafi hatsari a Yammacin Afirka.