Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin ÆŠan Bindiga, Abubakar Abba.

Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin ÆŠan Bindiga, Abubakar Abba.

 

Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da cewa jami’an tsaro sun kama Abubakar Abba, shugaban ƙungiyar ta’addanci ta Mahmuda kuma ɗaya daga cikin mafi hatsari a Yammacin Afirka.


Comment As:

Comment (0)