Wasu rahotanni da ba a kai ga tantancewa ba ana fargabar akwai sojoji biyu a cikin mutanen da aka kashe a rikicin manoma da makiyaya a karamar hukumar Karim Lamidon jihar Taraba.
- By NAGARIFMNEWS --
- Thursday, 21 Aug, 2025

- 151 views
Wasu rahotanni da ba a kai ga tantancewa ba ana fargabar akwai sojoji biyu a cikin mutanen da aka kashe a rikicin manoma da makiyaya a karamar hukumar Karim Lamidon jihar Taraba.
Aminiya




