Wasu da ba san ko su wane ne ba sun tarwatsa gangamin Taron Jam'iyyar hadaka ta ADC a Jihar Kaduna.
- By NAGARIFMNEWS --
- Saturday, 30 Aug, 2025

- 163 views
Wasu da ba san ko su wane ne ba sun tarwatsa gangamin Taron Jam'iyyar hadaka ta ADC a Jihar Kaduna.
An farfasawa wasu Kai da duwatsu wasu Kuma an ji musu raunuka.
Nagarifmradio




