
Gwamna Bago na Jihar Neja Ya Sauke Dukkan Kwamishinoninsa da sauran Manyan muƙamai A Jihar
Gwamna Bago na Jihar Neja Ya Sauke Dukkan Kwamishinoninsa da sauran Manyan muƙamai A Jihar
Gwamna Umaru Mohammed Bago na jihar Neja ya amince da rusa dukkan kwamishinoni da sauran manyan mukamai na siyasa a jihar.
A cewar sanarwar, Shugaban ma’aikata, mataimakin shugaban ma’aikata, sakataren gwamnatin jiha da kuma manyan jami’an ofishin gidan gwamnati ne kadai aka cire su kuma za su ci gaba da rike mukamansu.
Nagarifmradio