Jihar Kebbi

‎Bayan da tsohon ministan Shari'a Dr. Abubakar Malami San Ya dawo daga gaisuwar Ta'aziyyar a Nan Garin Birnin kebbi

‎Bayan da tsohon ministan Shari'a Dr. Abubakar Malami San Ya dawo daga gaisuwar Ta'aziyyar a Nan Garin Birnin kebbi. Ta margayi Malan Tukur Kola.

‎

‎ A hanyar sa ta komawa gidan sa da ke GRA. Yan JAMMIYYAR APC Masu zama a bakin perty office din su na APC da ke nan GRA. 

‎

‎ sun yi ta jifar tawagar ta mai girma ministan Shari'a. Da duwatsu inda suka lallata motoci da yawa wasu mutane suka yi munmunan rauni.

‎

‎ Abubakar Malami ya gargadi magoya bayansa da kar Wanda ya Rama ko martami.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)