Mataimakin shugaban kasar Kashim shatima ya dawo gida Najeriya

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya koma Abuja bayan nasarar aikin diflomasiyya wanda ya wakilci Shugaban Ƙasa Bola Tinubu a zama na 80 na Majalisar Ɗinkin Duniya a New York da kuma kammala muhimman ayyuka a Jamus.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)