Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin ÆŠan Bindiga, Abubakar Abba.
- By NAGARIFMNEWS --
- Tuesday, 21 Oct, 2025

- 270 views
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci alƙalai da sauran ma'aikatan ɓangaren shari'ar ƙasar da su ƙara ƙaimi, tare da yin aiki na ‘ba sani-ba sabo’ wajen tabbatar da adalci.
Â
Tinubu ya bayyana haka ne a taron ƙara wa juna sani ga alƙalai da Hukumar EFCC tare da haɗin-gwiwar hukumar shari'a ta Najeriya suka shirya a Abuja.
Â
Shugaban ya yi gargaɗin cewa ana fara samun matsala ne a ƙasa da zarar waɗanda aka ba amanar tabbatar da hukunci sun fara cin amana da tauye haƙƙin mai haƙƙi.
Â
Kashim Shettima, wanda ya wakilci Tinubu, ya ce gwamnatinsu ba ta sa baki a harkokin shari'a, tana mai cewa: "mun ba ɓangaren shari'a da hukumomin yaƙi da cin-hanci damar gudanar da ayyukansu ba tare da katsalandan ba".
Â
Da yake bayyana irin nasarar da suka samu wajen yaƙi da cin-hanci da rashawa, Shettima ya ce EFCC ta samu nasarar ƙwato dukiya da ta haura Naira biliyan 500 a cikin shekara biyu.




