Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya gudanar da tattaunawa da Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, a gefen taron G20 Leaders’

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya gudanar da tattaunawa da Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, a gefen taron G20 Leaders’ Summit 2025 da ake yi a Johannesburg, kasar Afrika ta Kudu.

Shettima, wanda ya halarci taron a madadin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi wannan ganawa da Macron domin tattauna muhimman al’amuran da suka shafi inganta dangantaka da ƙarfafa haɗin kai tsakanin Najeriya da Faransa.

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)