labarai

Tinubu zai Dauki Dubban Matasa…

Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da kafa jami’an tsaron dazuka domin tinkarar kalubalen tsaro da ke addabar Najeriya. Wannan mataki ya… Read more

Dangote zai fara daukan matasan…

Kamfanin Dangote ya sanar da buɗe damar shiga shirin horar da matasa ‘yan Najeriya da suka kammala karatun jami’a ko HND. Shirin dama ce ga sababbin… Read more

Ba sai Mun Jira FAAC ba Gwamna…

Kamar yadda Legit Hausa ta wallafa ashafinta Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan albarkatun ƙasan da jihar take da su.

ya bayyana… Read more

Tattalin arziƙin Najeriya ya haɓɓaka…

Kamar Yadda BBC ta wallafa cewae Bankin Duniya ya ce tattalin arzikin Najeriya haɓɓaka fiye da kowanne lokaci cikin shekara goma da ta gabata, sakamakon… Read more

Yawan marasa aikin yi ya katutu…

Ɓangaren samar da aikin yi na Afirka ta Kudu na ƙara shiga cikin matsi bayan yawan marasa aikin yi a ƙasar ya ƙaru zuwa kashi 32.9 a cikin ɗari a watanni… Read more

Abin da muka sani kan sabon harin…

Kamar Yadda BBC ta wallafa Rahotanni daga yankin arewa maso gabashin Najeriya na nuna cewa mayaƙan Boko Haram sun kai wa sojoji hari a sansaninsu da… Read more

Duka kwalejojin ilimi a Najeriya…

Gwamnatin Najeriya ta ce ta fara aiwatar da sabon tsarin Dual Mandate Policy a dukkan kwalejojin ilimi na ƙasar wanda ke ƙunshe cikin sabuwar dokar… Read more

Mun San Asalin SDP Don Haka Bazata…

A dai dai lokacin da gwamnatocin jahohi da na tarayya ke dab da cika shekaru biyu kan karagamar mulki, bayanai sun nuna cewa tuni kowane tsuntsu yafara… Read more