Zaɓen Edo
INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓe
- By NAGARIFMNEWS --
- Sunday, 17 Aug, 2025

- 142 views
INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar don wakiltar mazabar Sanata ta Edo Central* a jihar Edo.
- APC: Æ™uri'u 105,129 Â
-PDP: ƙuri'u 15,146




