Zaɓen Edo

INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓe

INEC ta bayyana cewa Joseph Ikpea na jam’iyyar APC ne ya lashe zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar don wakiltar mazabar Sanata ta Edo Central* a jihar Edo.


- APC: ƙuri'u 105,129  
-PDP: ƙuri'u 15,146

Nagarifmradio

Comment As:

Comment (0)