labarai

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin…

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Yammacin Afirka ta ECOWAS ta bayyana shirinta na kafa rundunar yaki da ta’addanci mai dauke da sojoji 260,000 domin… Read more

’Yan Arewa a Kasuwar Alaba Rago,…

’Yan Arewa a Kasuwar Alaba Rago, shahararriyar kasuwar ’yan Arewa a Jihar Legas sun roki gwamnatin jihar ta biya su diyya kan asarar da suka yi sakamakon… Read more

Hukumar hana sha da fataucin miyagun…

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta kasa (NDLEA) a reshen Kano ta ce ta kama wani matashi mai shekaru 29, Adamu Yusuf, da kwayoyin Tramadol… Read more

Nemat ta yi hasashen samun ruwan…

Hukumar Hasashen Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a yi ruwan sama ai ƙarfi da tsawa daga ranar Litinin zuwa ranar Laraba a faɗin ƙasar.

Read more

‘Yan bindiga sun kai hari a Dandume,…

‘Yan bindiga sun kai hari a Dandume, mutum ɗaya ya rasa ransa

A daren Lahadi, 24 ga watan Agusta 2025, ‘yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar… Read more

Rundunar ‘Yan sandan jihar Nasarawa…

Rundunar ‘Yan sandan jihar Nasarawa ta kama shahararren shugaban ‘yan garkuwa da mutane da fashi da makami, Mohammed Bammi wanda aka fi sani da Zomo,… Read more

photography

Akalla mutane shida sun rasu,…

Akalla mutane shida sun rasu, yayin da wasu uku suka ɓace a hatsarin kwale-kwale da ya auku a Garin Faji, karamar hukumar Sabon Birni, jihar Sokoto.

Read more

Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da…

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce ba ya cikin tashin hankali na zama shugaban Najeriya a Dole. 

Atiku ya bayyana hakan… Read more