labarai

Meye zargin da Zulum ya yi wa…

Masana a Najeriya sun fara tsokaci game da kalaman da Gwamnan jihar Borno ya yi, cewa akwai hannun wasu daga cikin 'yansiyasa da jami'an tsaron… Read more

Shettima, Atiku, Sarkin Musulmi,…

Jihar Taraba - Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Jalingo domin wakiltar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a taron zuba jari da ake gudanarwa… Read more

An buÉ—e cibiyar koya wa almajirai…

Gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu ya Æ™addamar da wata cibiyar bai wa almajirai da yara mata marasa zuwa makaranta ilimin kwamfuta da na sana'o'i… Read more

NDLEA Ta Yi Babban Kamu, Fitaccen…

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta gurfanar da wani fitaccen mai safarar kwaya a Kano, Sulaiman Danwawu, a gaban babbar… Read more

An Samu Kuskure, ÆŠan Sanda Ya…

Harsashin bindigar wani dan sanda ya hallaka wani ɗalibi mai shirin rubuta jarabawar kammala sakandire ta WAEC a birnin Ibadan, jihar Oyo. 

 

Read more

Ku Taimaki Al umma Kamar Yadda…

Shugaban jam'iyar APC na Jaha alhaji Abubakar Kana Zuru ya bayyana cewa masu rike da madafun iko yakamata su rika taimakon al'umma kamar Yadda… Read more

Yan bindiga sun kashe Manoma 15…

Ana zargin ‘yan bindiga da kai hari kauyen Waje da ke karamar hukumar Danko Wasagu a jihar Kebbi, inda suka kashe manoma 15 tare da jikkata wasu uku.

Read more

Zaayi Gasar Kwallon Kafa tsakanin…

Za'ayi Gasar Kwallon Kafa tsakanin masarautu Domin Murnar Cikar Gwamnatin Tarayya da Ta jaha shekara 2 Kan Mulki.

An qaddamar da kwamitin… Read more