labarai

Gwamnan Jaha Dr Nasir Idris Kauran…

Gwamnan Jaha Dr Nasir Idris Kauran Gwandu ya lashi takobin cigaba da Baiwa jami'an tsaro goyon Bayan domin shawo Kan matsalar Tsaro.

Kauran… Read more

Yanzu haka jami'an tsaro suna…

Yanzu haka jami'an tsaro suna musayar wuta da 'yan bindiga a hanyar Funtua zuwa Gusau, jihar Zamfara, ana shawartar matafiya daga Magazu zuwa… Read more

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Nijeriya,…

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Nijeriya, NAHCON ta ce ta cim ma matsaya ita da ƙasar Saudiyya kan sharuɗɗa da dokoki da aka sanya wa ƙasar game da Aikin… Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Aikin…

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Aikin Gyara Tiransimita Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da aikin… Read more

YANZU-YANZU: Sojoji Sun yi Artabu…

YANZU-YANZU: Sojoji Sun yi Artabu da Yan Bindiga Dauke da Motocin Shanu a Neja

Rahotannin dake Zo Mana yanzu haka Daga Jihar Neja, Suna Tabbatar… Read more

Ribadu Ya Mika Mutane 128 da Aka…

Ribadu Ya Mika Mutane 128 da Aka Ceto a Zamfara Daga Yan Bindiga Ga Iyalansu Tare da Alwashin Kawo Ƙarshen Ta’addanci. 

Mai Ba da Shawara kan… Read more

Ministan Tsaro Matawalle ya yi…

Read more

Fasinjojin da ke cikin jirgin…

Fasinjojin da ke cikin jirgin kasa da ke jigila daga Kaduna zuwa Abuja sun tsallaka rijiya da baya bayan da da ya yi hatsari da su a safiyar Talata.

Read more