labarai

A garin Daura, jihar Katsina,…

A garin Daura, jihar Katsina, mutane bakwai ‘yan asalin garin kuma Æ´an gida É—aya sun ci abinci da ake zargin yana É—auke da guba, lamarin da ya yi sanadiyar… Read more

Gwamnatin Tarayya ta rage farashin…

Gwamnatin Tarayya ta rage farashin jinyar ciwon ƙoda daga kimanin N50,000 zuwa N12,000 a Asibitocin Tarayya — ragin da ya kai kashi 76 cikin 100.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta dauke wa…

Hukumar Shirya Ziyarar Ibadar Kiristoci ta Najeriya (NCPC) ta tabbatar da cewa za a ci gaba da aikin hajjin Kirista zuwa Isra’ila da Jordan a watan… Read more

photography

Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar…

Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da cewa mutane 62 da aka yi garkuwa da su sun samu nasarar tserewa, bayan luguden wuta da jirgin yaki  na soji… Read more

Al, ummar Garin Makera Karamar…

 Al, ummar Garin Makera Karamar Hukuma Ta Birnin kebbi LGA Munsamu Iftila, l Na Farnan ruwa Inda Al,umma Dadama sunka shiga cikin wani mumunar Hali… Read more

Akpabio ya dawo gida bayan jita…

Akpabio ya dawo gida bayan jita jitar rashin lafiya ta kwantar da shi a Landan

Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio,… Read more

AÆ™alla mutum 40 sun É“ace sakamakon…

Aƙalla mutum 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

AÆ™alla mutum 40 ne ake nema bayan haÉ—arin kwale-kwale a Æ™aramar hukumar Goronyo… Read more

Ruwan Sama Mai Ƙarfi Ya Raba Mutum…

Ruwan Sama Mai Ƙarfi Ya Raba Mutum 612 Da Gidajensu A Yobe

Ruwan sama mai Æ™arfi ya yi É“arna a garin Potiskum, Jihar Yobe, inda ambaliya ta mamaye… Read more