labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Mayar da Sashen…

Gwamnatin Kebbi Ta Mayar da Sashen Haihuwa na Fati Lami Zuwa Sabon Gini a Asibitin Sir Yahaya Memorial

Gwamnatin Jihar Kebbi ta koma da sashen… Read more

Hukumar DSS ta Gayyaci Abubakar…

Hukumar DSS ta Gayyaci Abubakar Malami SAN domin Amsa Tambayoyi.

Tsohon Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a na Najeriya, Abubakar Malami… Read more

Wata sabuwar cutar fata ta jefa…

Wata sabuwar cutar fata ta jefa al’ummar ƙauyen Malabu cikin fargaba a Jihar Adamawa, inda ta yi sanadin mutuwar mutane bakwai, yayin da wasu 67 suka… Read more

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim…

Shettima Ya Isa New York Don Halartar Taron Majalisar Ɗinkin Duniya Na 80

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya isa birnin New York… Read more

Yan sanda sun tabbatar da mutuwar…

Mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Jihar Sokoto DSP Ahmed Rufai, ya tabbatar wa manema labarai cewa mutanen sun nutse a cikin kogi a yankin… Read more

yadda wata mace ta sanya wuka…

yadda wata mace ta sanya wuka a wuta tayi zafi sannan tayi ta nanawa wannan yarinyar a duburarta da gabanta duk a zargin da ta ke yi mata da maita,… Read more

Shugaba Tinubu ya kai ziyara gidan…

Shugaba Tinubu ya kai ziyara gidan tsohon Shugaban Ƙasa Buhari da ke Kaduna, Inda ya Gana da Iyalansa.

Ziyarar ta kasance cikin girmamawa da… Read more

Kungiyar likitocin zuciya ta Najeriya,…

Kungiyar likitocin zuciya ta Najeriya (NCS) ta nuna damuwarta yadda cutar hawan-jini ke ci gaba da yaɗuwa a ƙasar, inda ta ke gargadin cewa kashi 40%… Read more