labarai

NSA Ribadu: Za a dawo da ɗaliban…

NSA Ribadu: Za a dawo da ɗaliban da aka sace “nan ba da daɗewa ba”

Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Malam Nuhu Ribadu,… Read more

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi…

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi ta bayyana cewa ta ɗauki ƙarin matakan tsaro a sansanin horaswa na matasa masu bautar ƙasa (NYSC) da ke Basaura, domin… Read more

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano…

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta sake jaddada matakan hana jigilar fasinja da babura, tare da takunkumin hana amfani da Keke Napep daga karfe 10:00… Read more

Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa…

Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, (NARD), ta dakatar da yajin aikin sai baba-ta-gani da ta fara kwana 29 da suka gabata.   Cikin wata… Read more

An samu tsaiko a tashar mota ta…

An samu tsaiko a tashar mota ta Ƙofar Ruwa, Jihar Kano, bayan da jami’an tsaro suka cafke mutum huɗu da ake zargin ’yan bindiga ne, ɗauke da makamai… Read more

An samu tsaiko a tashar mota ta…

An samu tsaiko a tashar mota ta Ƙofar Ruwa, Jihar Kano, bayan da jami’an tsaro suka cafke mutum huɗu da ake zargin ’yan bindiga ne, ɗauke da makamai… Read more

Gwamna Uba Sani a yanzu haka yana…

Gwamna Uba Sani a yanzu haka yana jagorantar wani gaggautaccen taron hadin gwiwa tsakanin Kungiyar Gwamnonin Arewa da Majalisar Shugabannin Gargajiya… Read more

Jam’iyyar adawa ta ADC a Najeriya…

Jam’iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta bukaci tsohon shugaban hukumar zaɓe ta ƙasa, Farfesa Mahmood Yakubu, da ya ƙi karɓar muƙamin jakada da Shugaban… Read more