labarai

Yajin aikin sai baba-ta-gani da…

Yajin aikin sai baba-ta-gani da Æ™ungiyar likitocin masu neman Æ™warewa na reshen Abuja, babban birnin Najeriya ta fara tasiri a wasu asibitocin birnin.… Read more

Gwamna Idris ya rantsar da sabon…

Gwamna Idris ya rantsar da sabon Kwamishina, ya ƙaddamar da Hukumar Raya Ma’adanai

Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Dr. Nasir Idris (Kauran Gwandu),… Read more

Aliko ÆŠangote, ya zargi wasu manyan…

Mai kuÉ—in Afrika kuma Shugaban Matatar Mai ta ÆŠangote, Alhaji Aliko ÆŠangote, ya zargi wasu manyan masu harkar mai da shirya maÆ™arÆ™ashiya domin kashe… Read more

Yan bindiga sun yi wa wani hakimi…

Wasu Æ´anbindga É—auke da makamai sun auka wa garin Dogon Daji da ke yankin Æ™aramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, tare da yi wa hakimin garin yankan… Read more

YAN SANDA SUN KAMA MUTANE BIYU…

‘YAN SANDA SUN KAMA MUTANE BIYU DA AKE ZARGI DA SIYAN KAYAN SATA A BIRNIN KEBBI

ANA CIGABA DA NEMAN MAI LAIFI NA GABA

 

A ranar… Read more

NDLEA ta kama Ba'indiye da wasu…

NDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Hukumar Hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA… Read more

NaÆ™ara tabbatar maku, da ina da…

Gwamnan jihar Zamfara a Najeriya, Dr. Dauda Lawal Dare, ya jaddada cewa cikin watanni biyu zai iya kawo karshen matsalar tsaro a jihar idan da yana… Read more

Anyi Sulhu Tsakanin Al’umma Da…

Anyi Sulhu Tsakanin Al’umma Da Ƴan Bindiga A Faskari, Jihar Katsina

Rahotanni daga Æ™aramar hukumar Faskari da ke Jihar Katsina sun tabbatar… Read more